Skip to main content

Posts

NATIONAL DIWANI MAIDUGURI 2023

  NATIONAL DIWANI MAIDUGURI 2023
Recent posts

JAN HANKALI GAME DA SALLAR ASUBAH .... KARANTA ✍️

  JAN HANKALI GAME DA SALLAR ASUBAH   .... KARANTA ✍️  • Sallar Asubah itace Mafi Alkhairi Fiye da Bacci , Mu rage Bacci Don Mu ribanta da Goben mu,  • Bacci Amsawar Zuciya  ne Ita Kuwa Sallah Amsawar kiran Ubangiji ne  • Shi Bacci mutuwa ne Ita Kuwa Sallah Rayuwa ce  • Shi Bacci Hutu ne na gangar Jiki Sallah Kuwa hutu ne na Ruhi  • Bacci  da Mumini da kafiri Duk Suna Yinsa Ita Kuwa Sallah  Musulman kwarai sune Kadai ke yinta. Masu tashi lokacin ketowar Alfijiri  sun Rabauta , Fuskarsu kuma ta Haskaka Goshinsu kuma Yayi Haske da Kyalli , Lokacinsu kuma yayi Albarka, idan Kana cikinsu toh Ka godewa ALLAH da Ya Fifita ka, Idan Kuwa baka cikinsu toh Ka Roki ALLAH Ya saka Cikin su,  MENENE YAFI ALFIJIR  KYAU ? • Farillarsa {Sallar Asuba} zata Saka ka Acikin Kulawar Ubangiji  • Sunnarsa (Rak'ataanil fajr) tafi Duniya  da Abinda Ke Cikinta {Hadeeth}  •️ Ita Sallar Asubah da Mala'iku masu aikin dare da Mala'ik...

EPISODE 3 Diwani Tare Da Fassara Daga Malam Salihu Baradi Maiduguri Ayi Sauraro Lafiya

 EPISODE 3 Diwani Tare Da Fassara Daga Malam Salihu Baradi Maiduguri Ayi Sauraro Lafiya

NATIONAL DIWANI 2024 KANO STATE NIGERIA

 NATIONAL DIWANI 2024 KANO STATE NIGERIA

EPISODE 2 Diwani Tare Da Fassara Daga Malam Salihu Baradi Maiduguri Ayi Sauraro Lafiya

  EPISODE 2 Diwani Tare Da Fassara Daga Malam Salihu Baradi Maiduguri Ayi Sauraro Lafiya

BAYANIN SHEHU RTA AKAN SALATIL FATIHI (1)

 BAYANIN SHEHU RTA AKAN SALATIL FATIHI (1) Shehu rta yake cewa: ita Salatil fatihi Al'amari ne na ubangiji wanda hankali baya shigansa, sai dai cewa ita ta sauka ne ta hanyar ilhama, sau dayawa kuwa ma'anar wahayi takan zama ilhama.  1. Akwai wahayin da Allah yakeyi a cikin hakkin Annabawa وَمَا كَانَ لِبَشَرٍ أَنْ يُكَلِّمَهُ اللَّهُ إِلَّا وَحْيًا (الشورى 51) Ma'ana: Ɗan Adam bai kasance wanda Allah zaiyi magana dashi ba saidai ta hanyar wahayi. 2. A cikin Hakkin Waliyai, Allah yana cewa:   وَإِذْ أَوْحَيْتُ إِلَى الْحَوَارِيِّينَ (المائدة 111) Ma'ana "A yayinda nayima  Hawariyawa wahyi 3. A cikin hakkin Ɗan Adam Allah yana cewa:  وَأَوْحَيْنَا إِلَىٰ أُمِّ مُوسَىٰ أَنْ أَرْضِعِيهِ (القصص 7) Ma'ana :Munyi wahyi zuwa ga Mahaifiyar Musa (Annabi) da ta shayar dashi. 4. A hakkin sauran dabbobi Allah yana cewa: وَأَوْحَىٰ رَبُّكَ إِلَى النَّحْلِ (النحل 68) Ma'ana: ubangijinka yayi wahayi izuwa ga Kudan zuma. Muradi da wahayi anan shine Ilhama, shiriya da Shiry...

NATIONAL DIWANI BICHI KANO STATE 2022